Tattaunawa Da Ra'ayin Masu Saurare

Yadda ɗalibai a wasu yankunan arewacin Najeriya ke zaune a gida saboda rashin tsaro

Informações:

Synopsis

A Najeriya, an koma makaranta bayan kammala hutun ƙarshen shekara, to sai dai yanzu haka akwai ɗimbin yara da ba sa zuwa makaranta saboda matsalar tsaro Mafi yawansu a jihohin Katsina, Neja, Sokoto, Zamfara da dai sauransu. Shin ko meye makomar yaran da ba sa samun damar zuwa makaranta sakamakon wannan matsala ta tsaro? Shin waɗannan matakai suku kamata a ɗauka don tunkarar wannan matsala da ke hana ɗimbin yara damar samun ilimi a wasu sassan Najeriya? Ku danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Faruk Yabo.